Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jihar Kebbi ta yi sauye-sauye a wadansu hukumomi

Gwamnan Jihar Kebbi Alhaji Sa’idu Usman Nasamu dakingari ya amince da sauke shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta jihar Alhaji Usman Bello Suru,

Dalilin da ya sa na karbi addinin Musulunci –Basaraken Ibo

Mataimakin Shugaban Majalisar Dagatan Jihar Imo, Cif Sylbester O. Dimunah ya ce ya karbi addinin Musulunci ne saboda gaskiya da rikon amana da kuma ya

Lamido Sanusi ya nemi a haramta Jama’atu da CAN

Gwamnan Babban Bankin Najeriya Sanusi Lamido Sanusi ya nemi a haramta kungiyoyin addini musamman kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) da Jama’atu Nasr

Abuja ta tallafa wa Fulani da Gbagyi da rikici ya shafa da Naira miliyan 25 don tsugunar da su

Sakamakon mika rahoton kwamitin binciken musabbin rikicin Gbagyi da Fulani a yankin Gwagwalada da ke Abuja a ranar Talatar da ta gabata,

Mutane sun ga tasku saboda hana zirga-zirgar motocin sufuri a Abuja

Jama’ar da suka dogara da motocin sufuri wajen zirga-zirga na ci gaba da fuskantar wahala wajen shiga ko barin birnin tarayya Abuja,