Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan banga 2 sun rasu a musayar wuta da mahara a Neja

Maharan sun yi wa ’yan banga da ke sintiri kwanton bauna a yankin Mayaki.

An yi garkuwa da tsohon Manajan gidan Talabijin na Katsina

An yi awon gaba da shi tare da ’yarsa mai shekara 15.

NCC ba ta da shirin rufe hanyoyin sadarwa a Katsina – Gwamnati

Gwamnatin Katsina ta bayyana labarin a matsayin na kanzon kurege.

’Yan bindiga sun sace tsohon Sanata a Akwa Ibom

Maharan sun kuma jikkata wasu mutum takwas yayin yunkurin sace shi.

Zaben Kaduna: PDP ta lashe a Karamar Hukumar Jaba

Dan takarar PDP ya lashe zaben bayan samun kuri’u mafi rinjaye.