Kananan Labarai

Kananan Labarai

Rikicin kabilancin Nasarawa ya fi na Boko Haram – Almakura

Gwamnan Jihar Nasarawa Umaru Tanko Al-Makura ya ce rikicin kabilanci da ke yawan aukuwa a jihar ya fi na Boko Haram idan aka yi la’akari da yawan muta

An yanke masa hukuncin bulala 20 da daurin shekara kan cin zarafin alkali

Alkalin Kotun yankin mai daraja ta uku Malam Jibrin Ibrahim Maiwada ya kai karar wani mai suna Ibrahim Adamu gaban Kotun yanki mai daraja ta daya da k

Hukumar Birnin Tarayya za ta rika amfani da sojoji wajen aiki tsaro

A wani yunkuri na kara tabbatar da tsaro a ciki da wajen birnin Abuja, Hukumar Birnin Tarayya ta bullo da sabon tsarin amfani sojoji a wasu yankunan b

Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta tallafa wa wadanda ambaliya ta shafa a Jihar Kebbi

Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa  a Jihar Kebbi da barguna da katifu da gidajen sauro.

Duniya ta dogara ne kan rukunin mutum uku –Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya ce