Bayan shekara 83 masarautar Misau ta nada Hakimi a Akuyam
Bayan janye Hakimi daga garin Akuyam da ke Masarautar Misau a Jihar Bauchi na tsawon shekara 83, a makon jiya masarautar ta sake nada Hakimi a garin
Kananan Labarai
Bayan janye Hakimi daga garin Akuyam da ke Masarautar Misau a Jihar Bauchi na tsawon shekara 83, a makon jiya masarautar ta sake nada Hakimi a garin
dalibai 202 da suka fito daga makarantu daban-daban suka fafata a gasar Musabaka kashi na 27 da aka gudanar na tsawon mako biyu a garin Misau da ke ci
Ana zargin wani kofur din ’yan sanda mai suna Adamu Abdullahi mazaunin Unguwar Hira da Kwadi da ke Tudun Wadan Gusau da laifin dirka mahaifiyarsa mai
A ranar Juma’ar makon jiya da safe ne, wasu matasa a Tudun Amba a Lafiya Jihar Nasarawa suka kama wani bisa zargin satar babur suka kashe shi sannan s
A ranar Litinin din da ta gabata ne cikin dare Allah Ya yi wa Mai martaba Sarkin Dukku, Alhaji Abdulkadir Haruna Rashid rasuwa.