Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan fashi sun aiko za su sake kawo mana hari – ’Yan Bangan Rukudawa

Bayan ta’addacin da wasu ’yan fashi suka yi wa wasu ’yan banga a kauyen Gobirawa da Rukudawa da ke karamar Hukumar Zurmi ta Jihar Zamfara, ’yan fashin

’Yan sara-suka sun kashe wani saurayi a Zariya

Yan sara-suka na ci gaba da kisan mutane a Zariya da sunan fadar unguwa da unguwa, inda suka halaka wani saurayi da bai san hawa ba bai san sauka ba

An gudanar da gasar rubuta Alkur’ani a Yobe

Gwamnatin Jihar Yobe ta gudanar da gasar rubuta Alkur’ani Mai girma da hannu hade da gabatar da haddarsa ko karanta shi bisa ka’idar Tajwidi a tsakani

Tsabtar muhalli ne babban rigakafin cututtuka – Kwamishina

Kwamishinan Kula da Muhalli na Jihar Bauchi Alhaji Mahiru Maiwada Wundi ya ce kula da tsabtar muhalli shi ne babban rigakafin cututtukan da suke damun

Shari’ar mahauta da dantata: Shaidu sun fara bayyana

A ranar Alhamis din makon jiya ce Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta sake saurara shari’ar da ke tsakanin mahautan Jihar Kano da Alhaji Aminu dantata,