Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kwalejin Shari’a ta Kano za ta fara digiri kan nazarin Alkur’ani

Kwalejin Koyon Harkokin Shari’a da Nazarin Addinin Musulunci ta Aminu Kano da ke Jihar Kano za ta fara bada digiri a kan nazarin Alkur’ani Mai girma d

An kashe DPO da mutum 13 a harin ’yan bindiga ga fadar Sarkin Fika

Wani jami’in ’yan sandan yanki (DPO) da akalla mutum 13 ne aka halaka lokacin da ’yan bindiga suka kaddamar da hari da jijjifin ranar Litinin da ta ga

Babban Hafsan Tsaro ya nemi ’yan Boko Haram su kafa jam’iyyar siyasa don cimma burinsu

Babban Hafsan Tsaro Admiral Ola Sa’ad Ibrahim ya kalubalanci shugabannin kungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lidda’awati Wal Jihad da ake kira Boko Haram s

Zan kashe ki idan ba ki yi min aure ba – da ga mahaifiyarsa

A raanar Litinin da ta gabata ce aka gurfanar da wani saurayi mai suna Abubakar Umar, mai kimanin shekara 27 da haihuwa da ke zaune a Unguwar Tudun Wa

Sojoji sun sake gano wani gida da ake hada bama-bamai a Zariya

A ranar Juma’ar makon jiya ce jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) suka sake bankado wani gida da suka ce ana hada bama-bamai a Layin Bula da ke Kwanar Sh