Wani abu ya fashe a Hedkwatar Tsaro ta kasa
Hukumomin Soja suna gudanar da bincike don gano hakikanin abin da ya jawo fashewar gas mai karfi a hedkwatar tsaro da ke Abuja a shekaranjiya Laraba.
Kananan Labarai
Hukumomin Soja suna gudanar da bincike don gano hakikanin abin da ya jawo fashewar gas mai karfi a hedkwatar tsaro da ke Abuja a shekaranjiya Laraba.
Wani soja ya harbe wani direban tanka mai suna Isa Muhammed mutumin Birnin Kebbi a ranar Litinin da ta gabata saboda ya ki sam masa man fetur.
Matasa sun kona gidaje uku na manyan jami’an gwamnatin Jihar Filato, a karamar Hukumar Langtang ta Kudu a ranar Talatar da ta gabata, don huce fushins
kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, ta karyata labarin da wata jarida kullum ta buga a ranar Litinin da ta gabata cewa wai k
Hukumar Hisba ta kama giya ta dubban Naira a wani siton ajiye kayayyaki da ke kan titin IBB cikin birnin Kano.