Fadan makiyaya da manoma ya ci mutum daya a Jigawa
Rikicin Fulani makiyaya da manoma a karamar Hukumar Guri da ke Jihar Jigawa ya jawo rasuwar mutum daya sakamakon harbinsa da Fulani makiyayan suka yi
Kananan Labarai
Rikicin Fulani makiyaya da manoma a karamar Hukumar Guri da ke Jihar Jigawa ya jawo rasuwar mutum daya sakamakon harbinsa da Fulani makiyayan suka yi
Jami’ar Karatu Daga Gida ta Najeriya (NOUN) ta dauki dalibai 600 a Jihar Bauchi a bana, inda dalibai 150 suka ziyarci makarantar da ke Bauchi don dau
Masu dauke da cutar kanjamau dubu 11 ke karbar magani a cibiyoyin bayar da magunguna 64 da ke Jihar Bauchi.
Rundunar ’Yan sandan Jihar Nasarawa ta kama mutum 19 da take zarginsu da hannu a rikicin kabilancin da ya auku a garin Agyaragu,
karamar Hukumar Kafin Hausa da ke Jihar Jigawa ta kashe Naira miliyan biyu wajen yi wa kimanin mutum 150 tiyatar kaba.