Gobara ta lalata dukiya ta miliyoyin Naira a Damaturu
Wata gobarar da ake kyautata zaton ta samo asali ne daga wutar lantarki ta lalata dukiya ta milyoyin Naira a garin Damaturu fadar Jihar Yobe.
Kananan Labarai
Wata gobarar da ake kyautata zaton ta samo asali ne daga wutar lantarki ta lalata dukiya ta milyoyin Naira a garin Damaturu fadar Jihar Yobe.
Gwamnatin Jihar Zamfara da hadin gwiwar Gwamnatin Tarayya za su inganta noman rani m usamman noman alkama sabod albarkar kasar noma da jihar ke da ita
Minista a Ma’aikatar Gona ta Tarayya Alhaji Bukar Tijjani, ya ce za a raba tan din hatsi 900 ga wadanda ambaliya ta shafa.
Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Mukhtari Shagari ya rasa ’yan uwansa takwas a wani hadarin mota a ranar Litinin da ta gabata a Kwanar Kalgo
Shugaba Goodluck Jonathan ya rasa kanensa mai suna Cif Meni Innocent Jonathan, wanda ya mutu a ranar Talata bayan gajeriyar rashin lafiya.