Kananan Labarai

Kananan Labarai

Maharan da suka kashe kanin Sowore sun sace mutum 5

Abokan tafiyar mamacin su biyar na hannun masu garkuwa da mutane.

Yadda zaben kananan hukumomin Kaduna ke gudana

Na’urar zabe ta bayar da matsala a wasu rumfunan zabe.

Kotu ta tsare matar da ta ba da daki ana lalata a Zariya

Ta ba wa magidanci hayar daki yana lalata da karamar yarinya.

’Yan banga da mafarauta sun kashe ’yan bindiga 47 a Neja

Sun yi wa maboyar ’yan bindigar kwanton bauna suka yi ta musu ruwan wuta.

Abu 9 da ya kamata a sani kan na’urar zaben Kaduna

Asabar 4 ga Satumba, 2021 za a yi amfani da na’urar a zaben kananan hukumomi.