Kananan Labarai

Kananan Labarai

Alhamis mai zuwa Arfa, Juma’a Sallah

Hukumomin Saudiyya sun bayyana ranar Alhamis mai zuwa a matsayin Ranar Arfa, inda miliyoyin Musulmin da suka je aikin Hajjin bana za su gudanar da wan

Uwargidan Shugaban kasa ta dawo daga asibitin Jamus

Uwargidan Shugaban kasa Dame Patience Jonathan ta dawo Najeriya a shekaranjiya Laraba daga wani asibitin kasar Jamus inda ta je jinya makonni da dama

Gwamna Gaidam ya bada tabbacin inganta tsaro a Yobe

Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Ibrahim Gaidam ya bada tabbaci ga al’ummar Damaturu da sauran sassan jihar cewa, gwamnatinsa za ta ci gaba da samar da abubu

’Yan Kamaru masu fataucin ’yan mata sun shiga hannu a Katsina

Jami’an Hukumar Shigi da Fici a Jihar Katsina sun cafke wasu ’yan kasar Kamaru ciki har da wani Injiniya mai suna Batin Seth da Calbin Bless da Nymeg

Rufe Kamfanin Triumph na wucin-gadi ne – Ganduje

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje ya ce an rufe kamfanin Triumph ne don yin gyara a harkokin tafiyar da kamfanin ta yadda z