Kananan Labarai

Kananan Labarai

Najeriya ta samu ci gaba a shekara 52 da ’yancin kai – Gwamna Wamakko

A yayin da wasu ’yan Najeriya ke ganin kasar ba ta samu wani ci gaba a shekara 52 da samun ’yancin kanta ba, Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aliyu Magat

Kasafin kudin kasa: Kason tsaro ya dada sama fiye da Naira tiriliyan daya

Gwamnatin Tarayya za ta kashe Naira tiriliyan daya da miliyan 550 kan tsaro a badi, kamar yadda kudirin kasafin na badi ya nuna.

Kwantaccen cikin shekara shida ya raba ra’ayin malaman Zariya

Takaddama ta kaure a tsakanin malamai game da wata mata mai suna Zainab, matar marigayi Shantalin Zazzau Aliyu Ladan da ta haihu bayan shekara shida d

Masarautar Zazzau ta dakatar da dagatai hudu a kan rigimar kwallo da ta haddasa kisa

Majalisar masarautar Zazzau ta dakatar da dagatai guda hudu daga sarautunsu saboda rikicin kwallo da ya kaure a yankunansu har ya kai ga rasa rayuka.

Gwamna Babangida Aliyu ya nemi gwamnonin Arewa su tashi tsaye kan yaki da cutar shan-inna

Shugaban Majalisar Gwamnonin Jihohin Arewa kuma Gwamnan Jihar Neja Dokta Mu’azu Babangida Aliyu ya shawarci takwarorinsa da ke yankin su kara daukar m