Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ilimi ya tabarbare a shekara 52 da samun ’yancin Najeriya – Hakimin Rahama

Wani tsohon malamin makaranta, kuma Hakimin Rahamar Saminaka a Jihar Kaduna, Alhaji Rabi’u Ibrahim ya ce babu shakka, harkokin ilimi sun tabarbare a c

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 35 a Yobe

A samamen sa’o’i 48 da jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) suka kaddamar a ranakun Asabar da Lahadin da suka gabata a garuruwan Potiskum da Damaturu a Ji

Muna shirye-shiryen fara rushe gidaje a yankin Mpape – Ministan Abuja

Ministan Birnin Tarayya, Abuja Sanata Bala Mohammed ya ce, suna nan suna shirin fara rushe gidaje a yankin Mpape, inda ya ce, sun dakatar da rushe-rus

An yi zanga-zangar la’antar fim din da ya ci zarafin Annabi a Kaduna

Dubbun Musulmi sun fito kan titinun Kaduna a ranar Litinin da ta gabata domin gudanar da zanga-zangar lumana don nuna bacin ransu a kan fim din nan da

Tsohon Na’ibin Sufeto Janar ya bukaci Alhazai su yi wa kasar nan addu’a

Tsohon Na’ibin Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya,  Alhaji Uba Bala Ringim ya bukaci maniyyatan Jihar Jigawa da na kasa baki daya su yi wa kasar nan