Kananan Labarai

Kananan Labarai

Harin kunar-bakin-wake a coci ya halaka mutum uku da raunata 46 a Bauchi

Mutum uku sun rasa rayukansu yayin da 47 suka ji raunuka sakamakon wani harin kunar- bakin-wake da wani mutum ya kai cikin wata mota kirar bectra a ka

Kafa ’yan sandan jihohi zai haifar da rudani – Sufeto Janar

Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya, Alhaji Muhammed dahiru Abubakar ya ce, kafa ’yan sandan jihohi zai haifar da rudani a kasar nan tare da dagula a

Al-Makura ya bukaci maniyyata su nuna halaye nagari

Gwamnan Jihar Nasarawa Umaru Tanko A-Makura ya bukaci maniyyata aikin Hajji daga jihar su nuna halaye nagari a yayin gudanar aikin Hajin bana a nan gi

An gano maniyyata masu juna biyu daga kananan hukumomin Jigawa shida

Hukumar Alhazai ta Jihar Jigawa ta gano mata masu juna biyu a lokacin da likitoci ke kokarin tantance maniyyatan a Masaukin Alhazai da ke Kano a makon

Kantoman Toro ya nuna damuwa kan yawan sare daji

Kantoman karamar Hukumar Toro da ke Jihar Bauchi, Barista Aliyu Umar Idris Tilde, ya bayyana niyyarsa ta mayar da hankali wajen magance zaizayewar muh