Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hadarin mota ya ci mutum 29 a Yobe

Wani mummunan hadarin mota da aka yi a kauyen Daniski da ke hanyar Potiskum zuwa Azare a karamar Hukumar Nangere ta Jihar Yobe ya ci rayukan mutum 29

Gubar dalma ta sake bayyana a Zamfara

Masu bincike sun gano cewa sakamakon ci gaba da hakar ma’adinai da rashin kulawa wasu yara sun sake kamuwa da cutar nan ta gubar dalma a Jihar zamfara

Jihar Kaduna ta sha alwashin hana masu juna biyu zuwa aikin Hajji

Hukumar Alhazai ta Jihar Kaduna ta sha alwashin hana kowace mace mai juna biyu zuwa aikin Hajjin bana.

Gwamnan Yobe ya nemi ’yan Boko Haram su amince da sulhu

Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Ibrahim Gaidam ya nemi ’ya’yan kungiyar  Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awa’ati wal Jihad da ake wa lakabi da Boko Haram su yi

Katangar gidan Galadiman Bauchi ta kashe mutum biyu

A ranar Asabar da ta gabata ce mutanen da ke zaune a jikin gidan Galadiman Bauchi da Unguwar Jahun suka tashi da alhinin rasa rayukan mutum biyu da ba