Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ruwa ya rushe daruruwan gidaje a Kano

Wani ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka kwana ana tafkawa a karshen makon jiya ya yi awon gaba da gidaje sama da dari biyar a unguwannin

An kirkiro sashin yaki da rashawa a Hukumar Birnin Abuja

Sakamakon yadda ake ta kara samun koke-koke kan yawaitar karbar rashawa a tsakanin ma’aikata musamman na sashin rabon filaye a Hukumar Birnin Tarayya,

Matashin da ake zargi da yunkurin”kashe” Sarkin Kano ya rasu

A ranarAsabar da ta gabata ce matashin nan Usman Musa da aka kai shi kotu bisa zargin yunkurin “kashe” Sarkin Kano Alhaji Ado Bayero a shekarar 2010 y

Ana tuhumar dan shekara 22 da satar jaki ya kashe a Gombe

An gurfanar da wani saurayi mai suna Muhammad Umar mai shekara 22 da ke sana’ar gini, a gaban wata kotu a Gombe bisa zargin laifin satar jaki ya kashe

Sabon Kwamishinan ’Yan sandan Kaduna ya nemi a ba shi hadin kai

Sabon Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Kaduna Mista Olufemi O. Adenaike ya bukaci hadin kai da goyon bayan manema labarai don samar da tabbataccen zaman