Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jihar Yobe ta sayo na’urorin gwajin cutar kanjamau na Naira miliyan 250

Gwamnatin Jihar Yobe ta sayo na’urorin gwajin cutar kanjamau guda uku da kudinsu ya kai Naira miliyan 250 inda ta mika ga hukumar yaki da cutar kanjam

Hakimi ya nemi a gina caji ofis a yankinsa

Hakimin Unguwar Shanu II, Alhaji Ibrahim Abba Kura ya nemi a samar musu da ofishin ’yan sanda a gundumarsa.

Na yi kukan farin ciki a karon farko da aka ba ni jaruma- Fati Macijiya

Fati Musa ‘yar wasan Hausa ce wacce ta bayyana karbuwarta a fim din Hausa, da cewa masana’antar fim din wuri ne da ke maraba da kowace kabila a kasar

Wasu ’yan mata sun yi wa matashi fyade cikin azumi a Zamfara

Daruruwan mata da ke zuwa sauraron wa’azi a Hukumar Harkokin Mata ta Jihar Zamfara, sun koma gidajensu cikin mamaki da bakin ciki a yayin da suka samu

’Yan sandan sun kai nas kotu kan zargin cire kodar wani saurayi a Bauchi

Yan sanda a Jihar Bauchi sun gurfanar da wadansu nas-nas biyu Malam Mijinyawa Abdulkadir Abdullahi da Yusuf Mohammed Zangina a gaban Babban Kotun Maji