’Yan bindiga sun kai wa ’yan majalisa hari
’Yan Majalisar sun sha da kyar a hanyar su ta dawowa daga jana’iza.
Kananan Labarai
’Yan Majalisar sun sha da kyar a hanyar su ta dawowa daga jana’iza.
Gwamnatin Kano ta ba da filin da za a gina barikin sojin ruwan.
Za a gudanar da zaben kananan hukumomin Kaduna ranar Asabar.
Gwamnatin Katsina ta dauki matakin ne don tsaurara matakan tsaro a fadin jihar.
Masu garkuwar sun kashe waya a lokacin da aka nemi su yi ragi.