Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga sun harbe sufetocin ’yan sanda biyu a Bauchi

Yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba, sun halaka ’yan sanda biyu masu mukamin sufeto a hanyar Bauchi zuwa Ningi lokacin da suke aikin duba ababen

dalibai 270 sun yi rantsuwar fara karatu a Jami’ar Tarayya ta Kashere

dalibai 270 sun dauki rantsuwar fara karatun digiri a Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke garin Kashere a Jihar Gombe, inda za a fara da dalibai maza 157

An haramta bara ko bada sadaka a titunan Jihar Adamawa

Gwamantin Jihar Adamawa ta kafa dokar hana bara da hukunta masu ba mabarata sadaka a kan tituna.

Sheikh Mabera ya nemi a taimaka wa mutanen Jos

Wani malamin addinin Musulunci Sheikh Abubakar Usman Mabera ya yi kira ga jama’a su taimaka wa mutanen Jos da ambaliyar ruwa ta yi wa gyara da gudunma

Kwamiti Binciken Rikicin Assakio ya mika rahoto

Kwamitin da gwamnatin Jihar Nasarawa ta kafa don binciko musabbabin rikicin kabilancin da ya auku a garin Assakio, ya mika rahotonsa.