Kananan Labarai

Kananan Labarai

Malaman tafsiri a Jihar Neja sun yi taron kyautata tsarin gudanarwa

Malamai masu tafsiri a watan azumin Ramadan a Jihar Neja, sun shawarci juna kan yin amfani da kalmomin da suka dace wajen isar da sakon Allah [SWT].

Yadda Matasa suka kama wasu yan bindiga biyu a Rigasa

A ranar Lahadin da ta gabata ne wasu matasa a Rigasa ta karamar Hukumar Igabi suka kama  wasu matasa ’yan bindiga su biyu a lokacin da suka yi yunkuri

Alkyabbar shehun Barno ta jika da jini a harin Maiduguri

Harin bom din da aka kai Masallacin Juma’a a Maiduguri makon da ya gabata, alkyabbar Shehun Barno, Alhaji Abubakar Umar Ibn Garbai Al-Amin da babbar r

Ba ’yan Boko Haram suka kai harin Jos ba – Jonathan

Shugaban kasa Jonathan ya ce harin kwananan da aka kai Jihar Filato, inda dan majalisar dattijai da na jiha suka rasa rayukansu, ba shi da wata alaka

‘‘Yan majalisar sun nuna takaicinsu kan shigo da man fetur daga Nijar

Yan majalisar dattijai ta Najeriya sun nuna takaici, game da shigo da man fetur daga kasar Nijar, wadanda suka nuna rashin jin dadinsu kan al’amarin s