Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ambaliya: Hukumomin Agaji sun raba tallafi a Damaturu

An tallafa wa wanda ambaliyar ruwan ta shafa don rage musu radadin da suma shiga.

Masu Keke Napep sun fara yajin aiki a Neja

Matuka baburan sun yi barazanar tsunduma yajin-aikin sai baba ya gani.

Ganduje ya tsawaita wa’adin hutun dalibai a Kano

An bukaci iyaye da su tabbatar ’ya’yansu sun koma makaranta a ranakun da aka kayyade.

Rayuwar dana kamar ta kowane dan Najeriya ce —Sanata Na’Allah

Sanatan ya ce ya bar komai a hannun Allah madaukakin sarki.

Shugabar Tanzaniya tana shan suka kan muzanta ’yan kwallon kafa mata

Ta kwatantasu a matsayin masu shafaffen kirji.