Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mahara sun sace shugaban karamar hukuma, sun harbe dogarinsa

Masu garkuwa da shugaban karamar hukumar na neman kudin fana Naira miliyan 30.

‘Cin zarafin mata ya karu sosai a Kano cikin watan Mayu’

Cibiyar ta ce akwai bukatar gwamnati ta dada kaimi wajen magance matsalar

Dan NYSC ya dauki nauyin karatun marainiya da kudin alawus dinsa

Wani dalibi mai shekaru 25 da ke yi wa kasa hadimia Bright Martins Ekong, ya sadaukar da alawus dinsa na wata 10 domin biya wa wata yarinya mai shekar

Hafsan soja ‘ya kashe kansa’ a Kaduna

Ana zargin ya kashe kansa gabanin kotun soji ta yanke mishi hukunci

Jirgin kasan Abuja-Kaduna zai dawo aiki ranar Litinin

Gwamnati ta ba da tabbacin kubutar da fasinjojin jirgin kasan da aka yi garkwua da su