Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kisan matafiya: Ba mu ce mun yafe ba —Shugabannin Fulani

Shugabannin Fulani sun ce ba a ruwaito kalamansu daidai ba a rahotannin da aka bayar cewa sun yafe

Kotu ta umarci Likitoci da su janye yajin aiki

Ta umarci dukkan bangarorin da su jingine fusatar da ke tsakaninsu.

Kwalara ta kashe mutum 7 a Taraba

Cutar ta kashe mutum bakwai yayin da dama ke kwance a asibiti.

Za a fara farautar masu tayar da zaune-tsaye a Jos

Gwamnatin Filato ta sha alwashin maganin masu tada zaune-tsaye.

’Yan bindiga sun sace basarake a Zamfara

Mun yi matukar kaduwa, mutane suka yi ta gudun tsira da ransu.