Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Yan Boko Haram 190 sun sake mika wuya a Borno

Mayakan sun nemi ‘yan Najeriya da su yafe musu.

Wata dalibar Chibok ta sake tserewa daga hannun Boko Haram

An mika dalibar ga gwamnatin Jihar Borno.

Ambaliya: Iyalai 120 sun rasa matsuguni a Jigawa

Ambaliyar ta datse hanyar zuwa babban asibitin yankin.

Yajin aiki: Gwamnatin Tarayya ta maka likitoci a kotu

Ministan ya ce likitocin sun yi gajen hakuri kan yarjejeniyarsu da gwamnati.

Matsalar tsaro: Buhari ya nuna damuwarsa

Buhari ya ce za a yi amfani da fasahar sadarwa wajen daga darajar kasar nan.