Kananan Labarai

Kananan Labarai

An nada sabon Kwamishinan ’Yan sanda a Kaduna

Sabon kwamishinan ’yan sandan ya kama aiki nan take.

Cutar Kwalara ta kashe mutum 816 a Najeriya —NCDC

Mutum 31,425 sun nuna alamun cutar a cikin wata takwas a fadin Najeriya.

Lissafi ya fi kowane darasi sauki – Malamin jami’a

Ya ce akasarin dalibai kan tsani Lissafi ne saboda yadda ake koyar da su.

Mutanen Sabon Birni na gudun hijira a Nijar

Mazauna garuruwa 14 ga Jihar Sakkwato sun tsere zuwa Jamhuriyar Nijar domin samun mafaka bayan ’yan bindiga sun tarwatsa kauyukansu. Aminiya ta gano a

Ambaliya ta mamaye sama da gidaje da gonaki 150 a Gombe

Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya yi sanadiyyar mamaye gidaje sama da 150 da gonaki masu dimbin yawa a garin Kuri da ke yankin Karamar Hukumar Yamal