Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta sa a rataye mutumin da ya kashe matarsa

Kotun ta yanke masa hukuncin kisa a kan laifin da aya aikata a 2016.

Yaran da aka yi garkuwa da su a Neja sun shaki iskar ’yanci

Mutanen sun kubuta bayan an biya ’yan bindiga kudin fansa.

An dakatar da rigakafin Coronavirus saboda wasu kura-kurai da aka gano

Rigakafin ba ta samu lasisi ba daga Hukumar Lafiya ta Duniya.

Yajin Aiki: Gwamnati ta sa wa likitoci dokar ‘ba-aiki ba-albashi’

Dokta Okhuaihesuyi ya ce ba su razana da barazanar gwamnati ba.

Kwalara ta kashe mutum 60 a Katsina

Yanzu haka gwamnati na raba maganin yaki da cutar kyauta a asibitoci.