Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kashe mutum 40 da Karamar Sallah a Taraba

Dan Majalisar Dattawa mai wakilta Taraba ta Kudu, Sanata Emmanuel Bwacha, ya ce ’yan ta’adda sun kashe sama da mutum 40 a lokacin hutun Ƙaramar Sallah

Shekara 44 da yakin basasa, ba a biya sojojin Najeriya hakkokinsu ba

Tsofaffin sojojin sun yi zanga-zanga, saboda ana biyan sojojin Biafra da suka yaki Najeriya

Satar wayar kawa a wajen biki ya kai ta gidan yari

Wata mata da ta sace jakunkunan kawayenta biyu a wurin biki ta shiga hannu.

ASUU: Fadar Shugaban Kasa ta kira malaman jami’a zaman sulhu

Kungiyoyin ma’aikatan jami’a za su halarci taron da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya kira

An kashe Soja 5, kwamandansu ya bace a rikicin Taraba

Sojojin da kwamandan nasu sun fito ne daga Bataliya ta 93 da ke Takum.