An kashe mutum 40 da Karamar Sallah a Taraba
Dan Majalisar Dattawa mai wakilta Taraba ta Kudu, Sanata Emmanuel Bwacha, ya ce ’yan ta’adda sun kashe sama da mutum 40 a lokacin hutun Ƙaramar Sallah
Kananan Labarai
Dan Majalisar Dattawa mai wakilta Taraba ta Kudu, Sanata Emmanuel Bwacha, ya ce ’yan ta’adda sun kashe sama da mutum 40 a lokacin hutun Ƙaramar Sallah
Tsofaffin sojojin sun yi zanga-zanga, saboda ana biyan sojojin Biafra da suka yaki Najeriya
Wata mata da ta sace jakunkunan kawayenta biyu a wurin biki ta shiga hannu.
Kungiyoyin ma’aikatan jami’a za su halarci taron da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya kira
Sojojin da kwamandan nasu sun fito ne daga Bataliya ta 93 da ke Takum.