Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gobara ta lakume rayuka 20 cikin wata 6 a Gombe

A cikin watannin, an kashe gobara har sau 172 a Jihar.

An sake dage zaben kananan hukumomin Kaduna

KADSIECOM ta dage zaben ranar 14 ga watan Agusta da sati uku.

An samu rudani a kotu yayin shari’ar yaran Sunday Igboho

Kotu ta dage sauraron shari’ar zuwa ranar 4 ga Agusta, 2021.

Yadda za ku samu canjin Dala da bankuna

Bankuna sun bude sashen kula da canjin kudaden kasashen waje.

Mutum 7 aka kashe, aka kona gidaje 250 a harin Miango

’Yan bindigar sun yi awon gaba da kadarori bayan shafe awa hudu suna barna.