Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ganduje ya ba iyalan mutum 18 da ruwa ya ci a Doguwa N3.6m

Gwamnan ya ba da kyautar 200,000 ga iyalan kowane wanda ya rasa ransa.

Zulum ya raba wa ’yan gudun hijira kayan abinci a Marte

An ba wa kowane magidanci buhun shinkafa da masara guda daya.

Wani sabon rikici ya yi ajalin mutum 4 a Filato

Akalla gidaje 50 ne suka salwanta a yayin rikicin.

Ba dan kungiyarmu Hisbah ta kama ba a Kano —PSN

Kungiyar ta nesanta kanta da wanda hukumar Hisbah ta cafke.

Yadda gayyatar da Majalisa ta yi wa Alkalin Alkalan Kano ta tada kura

Gayyatar dai ba ta rasa nasaba da hukuncin da wata kotu ta yanke a kwanan nan.