Kananan Labarai

Kananan Labarai

Tinubu na cikin koshin lafiya —Inji hadiminsa

Hadimin ya ce jagoran ba shi da wata cuta da take bukatar kwanciya a asibiti.

Mutum18 sun shiga hannu kan karya dokar tsafta a Nasarawa

An bukaci kotu ta hukunta wadanda suka karya dokar don zama izina.

IPOB: An hallaka mutum 2 a hari kan ofishin ’yan sanda a Imo

Sai dai ’yan sanda sun hallaka biyu daga cikin maharan.

Yadda karyewar gada ta kashe mutum 18 a Kano

Magidanci da iyalansa sun rasu a hanyar kai wa ’yarsa ziyara a makaranta.

’Yan bindiga sun dauke tsohon kantoma a Zamfara

Sun yi awon gaba da shi a hanyar gonarsa.