Kananan Labarai

Kananan Labarai

Masarautar Jama’a ta soke bukukuwan Sallah

Mai Martaba Sarkin Jama’a da ke Kudancin Jihar Kaduna, Alhaji Muhammad Isa Muhammad II, ya soke gudanar da bukukuwan sallah da bisa al’ada

Masarautar Zazzau ta soke hawan Sallah saboda Coronavirus

Sarkin ya ce ya kamata Gwamnati ta duba halin da jama’a ke ciki na tsadar rayuwa.

Dubun ’yan bindigar da suka addabi Zariya ta cika

Sun tabbatar da hannunsu a hare-ahren da suka hana yankunan Zariya sakat.

‘Karawa sarakuna albashi a Gombe abu ne da aka dade ana jira’

Ya ce matakin cika alkawarin da Gwamnan ya dauka ne lokacin yakin neman zabe.

Masu garkuwa da mahaifin tsohon Gwamnan Filato sun shiga hannu

Wannan ne karo na biyu da ake sace shi a kauyen na Mushere.