Kananan Labarai

Kananan Labarai

Bayan kwana 80 an sako ma’aikatan jinyar da aka sace a Kaduna

An bayar da fansar Naira miliyan 10 da babura da wayoyin salula.

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 200 a Taraba

Ambaliyar dai ta biyo bayan ruwan da aka sha kwarya ranar Asabar.

’Yan bindiga sun sace sarki da iyalansa 12 a Kaduna

’Yan bindigar sun kuma yi awon gaba da iyalan basaraken guda 12.

Gidauniya ta karrama ma’aikacin Aminiya

Gidauniyar ta ce ta karrama shi ne saboda gudunmawarsa wajen ci gaban yankin.

Buhari ya bukaci a kawo karshen ‘yan bindiga

Buhari ya yi Allah wadai da hare-haren ‘yan bindiga a Zamfara da Kaduna.