Kananan Labarai

Kananan Labarai

Najeriya na neman taimakon MDD kan samar da abinci

Hadin gwiwar samar da wadatacce kuma lafiyayyen abinci a Najeriya.

JAMB ta yi martani kan mummunar faduwa da aka samu bana

Babu wani banbanci tsakanin sakamakon jarrabawar bana da na shekarun baya.

Zaben 2023: INEC ta soma yi wa ’yan Najeriya rajista

Sabon tsarin gudanar da rajistar ya kankama a wasu jihohin kasar.

Karin kasafin N894bn: Buhari ya nemi yardar Majalisar Wakilai

Shugaban Kasar ya ce kasafin na sayen makamai ne da kuma allurar rigakafin COVID-19.

An kara dage wa’adin hade layin waya da lambar NIN

Mutum miliyan 75.3 sun yi rajista kuma za a rufe ranar 26 ga watan Yuli.