Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dillalan mai sun dakatar da yajin aikin da suka shirya shiga ranar Talata

Tun da farko dai IPMAN ta shirya yakin aikin ne saboda rufe mata sakatariyar da aka yi.

Dubun ’yan fashi 10 ta cika a Borno

Kwamishinan ‘yan sandan jihar ya ce za a mika wadanda ake zargin gaban kotu.

Babu hannunmu a tarwatsa zanga-zangar daliban Gidan Waya – Gwamnatin Kaduna

Gwamnatin jihar na jiran rahoton abin da ya haddasa rikici yayin zanga-zangar.

Gwamnatin Najeriya ta kara tsananta matakan yaki da cutar Coronavirus

An sanya sunan Afirka ta Kudu cikin jerin kasashen da dokar ta shafa.

Sojoji sun dakile harin ’yan bindiga a Kaduna

Sojoji sun kora maharan cikin daji bayan sun farmaki garin.