Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jami’an tsaro sun kashe dalibai masu zanga-zangar karin kudin makaranta

Daliban Kwalejin Ilimi ta Jihar Kaduna sun yi arangama da jami’an tsaro.

‘Za mu hukunta wuraren ibadar da ke damun mu da surutu’

Hukumar ta ce yawan surutun na barazana ga tsirrai, dabbobi da ma bil’Adama.

Matar Ganduje na son a rika yi wa ma’aikatan Kano gwajin miyagun kwayoyi

Jihar ta dawo ta shida a jerin jihohin da suka fi ta’ammali da miyagun kwayoyi.

Ganduje zai biya wa dalibai 10,000 kudin jarrabawar NECO

Gwamnatin za ta dauki nauyin ‘yan asalin jihar ne kadai.

An yi wa Yusuf Buhari baiko a Fadar Sarkin Kano

Tawagar Gwamnoni ta nema wa Yusuf auren Zarah Nasir Ado a hannun Sarkin Kano.