Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kansiloli sun dakatar da ciyaman kan badakalar N40m

Ana zargin ciyaman din da ruf da ciki kan kudin wani makeken fili.

Tsadar abinci: Mutanen Kebbi sun koma cin rogo

Mazauna garin Birnin Kebbi sun koma neman sauki a wurin masu dafaffen rogo.

Za a rantsar da sabbin alkalan kotunan Musulunci 34 a Kano

Babban Alkalin Jihar Kano, Mai Shari’a Nura Sagir, ya amince da nadin karin alkalai kotunan Musulunci.

Jami’an JAMB na hada baki a yi fashin takardar jarabawa

Ma’aikata na hada baki a yi fashi domin samun takardar jarabwar JAMB.

Tirela ta murkushe mutum 3 a Ibadan

Kwamandan FRSC a jihar ta tabbatar da faruwar hadarin.