Kananan Labarai

Kananan Labarai

An harbe dan jarida a Ibadan

An kashe dan jaridar ne a wani gidan rawa da ke Ibadan.

JAMB: Matsaloli da korafe-korafe sun dabaibaye fara jarrabawar UTME

An dai fara rubuta jarabawar ne ranar Asabar a duk fadin Najeriya.

Masu zanga-zanga sun toshe hanyar Kaduna zuwa Abuja saboda harin ’yan bindiga

Rahotanni sun ce matafiya da dama sun fuskanci matsala sakamakon toshe hanyar.

El-Rufai na zakulo ma’aikatan da suka yi yajin aiki

Gwamnan ya ce zai hukunta duk wadanda suka shiga yajin aikin kungiyar kwadago.

Dubun masu fashi a na’urar POS 2 ta cika a Kogi

Wanda ake zargin sun kware wajen damfarar mutane a POS.