Kananan Labarai

Kananan Labarai

Buhari zai tafi Ghana taron ECOWAS ranar Asabar

Buhari zai bar Abuja ranar Asabar domin halartar taron na ECOWAS karo na 59,

Ba ni da niyyar tsayawa takarar siyasa — Sanusi II

Sai dai ya ce zai ci gaba da wayar da kan al’umma a lokutan zabe.

INEC ta sanya ranar fara rajistar zabe

Duk masu matsala za su iya gyarawa da zarar an bude shafin yin rajistar.

’Yan bindiga sun harbe malamin Jami’ar Benin

An kashe malamin yayin da yake kokarin shiga gidansa da mota.

‘Ya kamata a yi kotunan hukunta masu garkuwa’

Kungiyar ACF ta nemi a yi kotunan musamman don hukunta masu satar mutane.