Kananan Labarai

Kananan Labarai

Matawalle ya dakatar da hukumar ZAROTA

Gwamnan ya dakatar da hukumar biyo bayan korafin cin zarafin mutane da jami’anta ke yi.

Fasa aikin Hajji: Za a fara mayar wa maniyyata kudadensu

Hukumar Alhazai ta Abuja ta ce ta shirya mayar wa maniyyata kudadensu.

EFCC: Mun shirya yaki da masu yi wa Bawa barazana —Matasa

Matasan Arewa ta jadadda goyon bayansu ga Shugaban EFCC a yaki da rashawa.

An yi garkuwa da dan kasar China

’Yan bindigar sun yi awon gaba da dan China mai aikin titin jirgin kasa.

’Yan bindiga sun kashe mutum 26 a kauyen Zamfara

Maharan sun kashe mutane da dama tare da sace dabobbi a yayin harin.