Kananan Labarai

Kananan Labarai

Majalisa na son sabon Hafsan Sojin Kasa ya magance matsalar tsaro

Sabon Hafsan Sojin ya bukaci hadin kan jama’a don kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya.

Masu garkuwa sun harbe direba, sun sace uwa da danta a Nasarawa

Lamarin dai ya faru ne da yammacin ranar Litinin a Karamar Hukumar Toto da ke Jihar.

Za a kwace filayen da masu su suka ki ginawa a Abuja

Ya kuma ce hukumar za ta fara kwace filayen da aka raba wa masu harkar gine-gine.

Ana mini barazanar kisa kan yaki da cin hanci —Shugaban EFCC

Abdulrasheed Bawa ya ce ko a makon jiya sai da aka yi barazanar aika shi lahira.

Cin-gashin-kan bangaren shari’a: Gwamnoni za su gana ranar Laraba

Har yanzu batun bai wa bangaren shari’a cin gashin-kai na tayar da kura.