Kananan Labarai

Kananan Labarai

Muna kira ga sauran ’yan Boko Haram su mika wuya — Rundunar Sojin Najeriya

Babu wanda yake so ya ga mutane na mutuwa.

Hatsarin mota ya yi sanadiyyar ajalin mutum 2 a Jigawa

Mutum biyu da ke kan babur sun rasu sakamakon raunuka da suka samu.

Dole a kara kasafin kudin Najeriya – Bagudu

Gwamnan ya ce gwamnatin jam’iyyarsu na sane da kalubalen da kasar nan ke fuskanta.

Mahara sun kashe mutum 11 a Binuwai

Hare-haren sun salwantar da rayukan mutum 11 tare da raunata wasu.

’Yan bindiga sun kashe mutum 10 a Filato

An baza jami’an tsaro a yankin don bin sahun maharan.