Kananan Labarai

Kananan Labarai

Matasan Arewa sun yaba wa Buhari kan dakatar da Twitter

Kungiyar Matasan Arewa maso Gabas, MNYOF, ta yaba wa Gwamnatin Tarayya kan matakin dakatar da kafar sadarwa ta Twitter a kasar nan bisa zargin shafin

Matan Birnin Gwari sun amince maza su doke su

Kashi 73% na matan Karamar Hukumar sun ce daidai ne miji ya doki matarsa.

Litinin za a yi hutun Ranar Dimokuradiyya

Za a yi hutun Ranar Dimokuradiyya Litinin 14 ga Yuni, 2021.

An bindige mutum 11 a Binuwai

’Yan bindigar sun yi awon gaba da mata, wasu mutane kuma sun bace.

Sai mun duba cancanta muke nadin mukamai — Buhari

Ana zargin gwamnatin Buhari da nuna wariya wajen nade-naden mukaman da take yi.