Kananan Labarai

Kananan Labarai

An sace Malamar Makaranta a Abuja

Maharan sun tuntubi dangin matar inda suke neman kudin fansa na Naira miliyan goma.

Twitter ya nemi sulhu da gwamnatin Najeriya

Kamfanin Twitter ya ce a shirye yake da ya sasanta da gwamnatin, inji Minista.

An tsinci gawar daliba a Jami’ar Bayero

Dalibar ta rasu a dakin kwanan dalibai mata mai suna Ramat da ke Jami’ar.

Ma’aikatan kotu sun janye yajin aiki

Wata biyu suna yajin aikin kan kin ba bangaren shari’a ’yancin gudanar da kudi a jihohi.

An sace matan aure uku a Kaduna

’Yan bindiga sun sace akalla mutum 10 a unguwar Birnin Yero, Jihar Kaduna.