Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ma’aikatan kotu za su koma aiki makon gobe — Gwamnatin Tarayya

An yaba wa dukkanin bangarorin kan yadda suka cimma matsayar.

Hatsarin jirgin ruwan Kebbi: Majalisa ta tallafa wa iyalai da N10m

Majalisa ta bayar da tallafin ga iyalan ta hannun Masarautar Yauri.

Mutum 12 ’yan gida daya sun rasu a hatsarin jirgin ruwa a Sakkwato

Jirgin ruwan ya kife da su a yayin da suke dawowa daga biki.

Matashi ya daba wa matar wansa mai juna biyu wuka a Kano

Ya ciro wuka ya soka mata a ciki da wasu sassan jikinta.

Limami ya aurar da ’ya’yansa 10 lokaci guda a Borno

Ya bukaci makusantansa da ke zaune a nesa su yi wa ma’auratan addu’a.