Kananan Labarai

Kananan Labarai

Soja ya harbe jami’in Kwastam a Legas

Seme yanki ne na kasar Najeriya da ke iyaka da Kwatano.

An nada Mukaddashin Shugaban Hukumar NECO

Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu da mutuwar Shugaban Hukumar.

Yadda za a magance rashawa a Najeriya — Shugaban Media Trust

Ya zama tilas mu rika saka wa nagarta da kwazo a wuraren aiki.

JAMB ta dora laifin kashi 80% na matsalar rijista kan dalibai

JAMB ta nuna damuwa kan yadda daliban suka gaza bin ka’idojin rajistar da ta gindaya.

Dubun manomin da ya zuba guba a rijiyoyi 9 ta cika

Manomin dai ya ce ya aikata hakan ne da zimmar hana makiyaya shiga gonarsa.