Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan sanda sun harba wa Sowore ‘tiyagas’

’Yar sanda ta harbi mawallafin jaridar Sahara Reporters da tiyagas a wurin zanga-zanga

Harin Islamiyya: ’Yan bindiga sun sako kananan yara 11

’Yan bindiga sun sako kananan yara 11 daga cikin daliban da ba sa iya tafiya

Masu hannu a kisan Gulak za su dandana kudarsu —Buhari

Buhari ya ce tilas ne a hukunta duk wanda aka samu da hannu a kisan Gulak.

Kisan Gulak: Kungiyar matasa ta yi barazanar daukar mataki

Za a dauki Gwamna Uzodinma a matsayin mutumin da ba a maraba da shi a daukacin yankin Arewa.

Likitoci sun tsawaita lokacin shiga yajin aiki da mako biyu

Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa, NARD, ta dage lokacin shiga yajin aikin da ta yi shirin farawa da mako biyu domin bai wa Gwamnatin Tarayya da ta