Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga sun kashe mai juna biyu a Nasarawa

Wadansu ’yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kai sabon hari a wani kauye mai suna Abebe da ke Karamar Hukumar Keana ta Jihar Nasarawa. Rahotanni

An sace Shugaban makaranta a Batsari

Maharan sun ce a daina kiran su za su kira a lokacin da suke bukata.

’Yan bindiga sun kai hari Tegina  

Rahotanni da a halin yanzu ke fitowa daga garin Tegina na Karamar Hukumar Rafin Jihar Neja, sun tabbatar da cewa ’yan bindiga sun yi garin kawanya sun

Yadda busa sarewa ta janyo sa’insa tsakanin Sarkin Zazzau da Sojoji

Sojoji sun nemi Fadawan Sarkin su kashe sautin sarewar da ke tashi.

El-Rufai ya yi murnar sako Daliban Jami’ar Greenfield

Daliban sun kubuta bayan shafe sama da wata guda a hannun ’yan bindiga.