Kananan Labarai

Kananan Labarai

An ceto mutum 14 daga hannun ’yan bindiga a Neja

Rahotanni sun tabbatar da cewa, an ceto wasu mutum 14 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a yankin Gauraka da ke Jihar Neja. Kakakin rundunar ’yan s

Harin ’Yan bindiga: Mutum takwas sun mutu a Kaduna

Harin ‘yan bindiga ya rutsa da mutum takwas a Kananan Hukumomi uku na Kaduna.

Hatsarin mota ya kashe mutum hudu a Bauchi

Mutum hudu aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da rutsa da su a Kauyen Wailo da ke Karamar Huku,ar Darazo ta Jihar Bauchi.

An kama barawo mai shigar Fatalwa a garin Gutu

Idan mutane sun tsere, sai ya tattara kayansu ya kama gabansa.

Buhari ya gana da Jonathan kan rikicin Mali

Buhari ya bukaci a kai zuciya nesa domin magance rikicin siyasar Mali.