An kashe ’yan bindiga 5, an kama 16 a Katsina
’Yan sanda sun kwato shanun sata da miyagun kwayoyi a wurin ’yan bindigar.
Kananan Labarai
’Yan sanda sun kwato shanun sata da miyagun kwayoyi a wurin ’yan bindigar.
Babban Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Yobe, Bukar Kime, ya ce an yi wa kusan duk maniyyata aikin Hajjin bana daga jihar allurar rigakafi
’Yan Hisbah sun kwace kwalaben giya 8,400 a wata mota da ta shigo daga Kaduna
Buhari ya karbi bakuncin Fira Minista Abdul Hamid Dbeibeh, a Abuja.
Mazauna sun ce rabon da a gan shi tun jajibirin garkuwa da Daliban Kankara.