Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan daba sun kai wa ’yan kwadago samame a Kaduna

’Yan sanda sun watsa mamayar da ’yan daba suka yi wa ofishin kungiyar kwadago

NECO ta dage jarabawar NCE

NECO ta sauya ranar jarabawar shiga makarantun sakandaren Gwamantin Tarayya.

Halima Djimrao za ta jagoranci gabatar da shirin ‘Daga Laraba’

Aminiya za ta fara gabatar da sabon shirin da karfe 10 na safiyar Labara, 19 ga Mayu, 2021.

’Yan bindiga sun sace shanu 300 a Zamfara

’Yan bindigar sun shafe awa biyu suna cin karensu babu babbaka a Dansadau.

Gwamnatin Tarayya ta shiga rikicin ’yan kwadago da El-Rufai

Ta bukaci Gwamna El-Rufai kada ya kara dagula lamarin yadda ba za a iya shawo kansa ba.